FAIT : Le 5 juin 2025, le Dr Arthur Banga a tweeté : “En 2000, M. Zebie Aka avait déjà saisi le CDDH de l ONU contre l’Etat de Côte d’Ivoire pour une question d’éligibilité liée à l’article 48 du code de la Nationalité. La CI avait gagné le procès. Je l’ai dit hier, la manœuvre …
Babu sheda cewa Zamafara ta tura Askarawa 500 don yakar ‘yanfashin daji su kadai
Da’awa: Wata wallafa a shafin Facebook (claims) ta yi da’awar cewa gwamnan Zamfara ya tura ‘yanbijilanti da aka fi sani da Askarawa 500 don shawo kan matsalar tsaro ta hanyar “ shiga yaki da ‘yanfashin daji ko ‘yanbindiga maimakon jira sai sun kawo hari.’’ Hukunci: Babu isassun shedu, duk da cewa gaskiya ne an kaddamar …



