Claim: A Viral WhatsApp voice note featuring Dr. Frank Obi, who claimed to be from the Ministry of Health, alleged that the ministry, in collaboration with state governments, will begin inspecting schools to enforce a ban on certain foods. Verdict: False. DUBAWA found several of the claims in the audio to be false or misleading. …
Gwamnan Kano ya yi kuskure wajen bayyana sakamakon shekarar ta 2025 na jiharsa a jarrabawar SSCE na cikin gida wadda hukumar NECO ke shiryawa kowace shekara
Da’awa: Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi da’awar cewa daliban da suka rubuta jarrabawar kammala makaranta na SSCE a shekarar 2025 sun fi na kowane jiha nasara. Hukunci: Karya…