The Voice of Nigeria (VON) has gone viral for its report that claimed victory for Morocco over Nigeria in the final match of the just-concluded Women’s African Cup of Nations (WAFCON). The viral news article, which claimed Morocco defeated Nigeria 2-0 was headlined: “Morocco defeats Nigeria to win first-ever WAFCON title.” Although it has now …
Gwamnan Kano ya yi kuskure wajen bayyana sakamakon shekarar ta 2025 na jiharsa a jarrabawar SSCE na cikin gida wadda hukumar NECO ke shiryawa kowace shekara
Da’awa: Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi da’awar cewa daliban da suka rubuta jarrabawar kammala makaranta na SSCE a shekarar 2025 sun fi na kowane jiha nasara. Hukunci: Karya…