Da’awa: Wani mai amfani da shafin Facebook cikin wani bidiyon da ya wallafa ya yi da’awar cewa wai wasu ‘yan ta’adda Fulani daga wasu kasashe na daban sun kai hari a Najeriya dan aikata kisar kiyashi. Hukunci: Yaudara ce! Rahotanni masu sahihanci sun ce Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta yi watsi da wannan zargi ta …
Discover more from HOT SOURCE NEWS
Subscribe to get the latest posts sent to your email.