Cikakken Sakon Shuagaban Najeriya Bola Tinubu, yayi jawabi ga ‘yankasa a ranar 4 ga watan Agusta,2024 kwanaki bayan da aka fara zanga-zanga (nationwide protest) ta kwanaki 10 a fadin kasar. A cikin jawabinsa (his speech,) ya bayyana cewa gwamnatinsa ta himmatu wajen sama wa ‘yankasa saukin rayuwa, kasancewar gwamnatin ta zo da tsare-tsare cikin shekara …
Discover more from HOT SOURCE NEWS
Subscribe to get the latest posts sent to your email.