Da’awa: Wani mai amfani da shafin X, Biafra_Daily Mirror (@biafra_daily), yayi da’awa claimed cewa mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya tashi daga gidansa da gwamnati ta bashi na kudi naira miliyan dubu 21 saboda ya gano cewa an makala na’urar CCTV ba tare da saninsa ba. Hukunci: Yaudara ce. Babu wata sheda da ta nuna …
Does bread increase arthritis pain?
Claim: A Facebook user “Doctor of the Future” claims that bread increases arthritis pain, describing the two as “lovers.” Verdict: Misleading. DUBAWA’s findings reveal that bread itself does not cause arthritis, but some ingredients in some bread, not all, increase pain in arthritis. Full Text A Facebook user who identifies as “Doctor of the Future” …






