Ta yaya ake yaudara da labaran kasashen waje da cusa su wajen yada labaran karya tun daga tushen al’umma 

Za ka sha mamaki yadda a wani kauye a arewacin Najeriya za ka ga labarai na yaduwa cikin hanzari ta hanyar shafukan WhatsApp da tarukan al’umma. Wata rana an yada irin wannan wallafa wacce aka jirkita inda ake da’awar cewa wani dan siyasa shugaban al’umma na shirin yaudararsu. Duk da cewa wannan wallafa karya ce … 

Leave a Reply

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.